--
Hisbah ta kama saurayi mai shiga irin ta mata a jihar Kano

Hisbah ta kama saurayi mai shiga irin ta mata a jihar Kano


Hukumar Hisbah a jihar Kano ta kama wani saurayi mai shagar mata.





Wanda aka kama mai suna Idris ya canja sunansa zuwa Aisha. Ana zargin cewa Idris maza-mata ne.





An kama shi cikin shiga irin ta mata sanye da tufafin mata.
















0 Response to "Hisbah ta kama saurayi mai shiga irin ta mata a jihar Kano"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?