--
Ana Gabda Da buda Baki: Yan ta'addan Boko Haram sun dira garin Geidam,

Ana Gabda Da buda Baki: Yan ta'addan Boko Haram sun dira garin Geidam,


Labari da dumisa: Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari karamar hukumar Geidam, mahaifar tsohon gwamnan jihar kuma Sanata mai ci a yanzu, Ibrahim Geidam.





Mazauna garin sun bayyanawa TVCNews cewa yan bindigan sun dira garin ne da yawansu suna harbin kan mai uwa da wabi.





Saurari karin bayani…





Source: Legit


0 Response to "Ana Gabda Da buda Baki: Yan ta'addan Boko Haram sun dira garin Geidam,"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?