--
Da duminsa: Ganduje ya dakatar da Abduljabbar Kabara daga yin wa’azi

Da duminsa: Ganduje ya dakatar da Abduljabbar Kabara daga yin wa’azi



Yanzu haka majalisar zartarwa ta gwamnatin jihar Kano ta umarci da a rufe dukkan majalisan karatun da Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ke gabatarwa, saboda dalilan tsaro.


Sanarwa ta bakin Kwamishinan yaɗa labarai na jihar Kano.


Me zaku ce akan wannan matakin na gwamnatin Kano da ta ɗauka?


Kukaranta sabbin labarai anan 

https://www.bzglobalservice.com.ng/

Domin sauke manhajar labaran Bz News24/7 a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=bz.globalservice7

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta: 

Facebook: 

https://web.facebook.com/bzlabari24 

Twitter:

https://twitter.com/bzglobalsevice

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: 

bzglobalservicelabari@gmail.com

1 Response to "Da duminsa: Ganduje ya dakatar da Abduljabbar Kabara daga yin wa’azi"

  1. Assalamu alaikum warahmatullah
    Afarko dai ba abinda zance sai fadin Allah madaukakin sarki acikin alqurani cewa, shin mutane suna zaton suna daawar imani bazamu jarrabesuba? Wannan jarraba data mahallincinmu,Ai wannan hukunci anyishine akan jahilci, kowane yayi,domin Allah yace qul haatu burhanakum inkuntum sadiqeen,Ashe babu hujja sai anbiyo ta bangaren gwamnati

    ReplyDelete

Tell us what you think about this article?