--
Kashe-Kashe a Arewa: Shaikh Gumi Ya Ce Buhari Ya Yi Murabus

Kashe-Kashe a Arewa: Shaikh Gumi Ya Ce Buhari Ya Yi Murabus


Fitaccem malamin Musulunci a Najeriya, Shaikh Ahmad Abubakar Gumi ya bukaci Shugaba Buhari ya yi murabus tunda ya kasa tsare rayukan al’umma.


Kiran Shaikh Gumi na zuwa ne bayan kisan gillar da ’yan Boko Haram suka yi wa manoma 43 a garin Zabarmari da ke Jihar Borno.


Malamin ya ce kashe-kashen da ake yi a Gwamnatin Buhari ya ninka na gwamnatin da ta gabata, don haka babu wani uzuri da za a ci gaba da yi wa gwamnatin.


Shaikh Ahmad Gumi ya ce kullum rayukan wadanda ba su ji ba, ba su gani ba na salwanta saboda gazawar gwamnati mai ci.


Ya yi wannan kira ne a yayin da yake gabatar da a masallacinsa da ke Kaduna.


SOURCE:https://aminiya.dailytrust.com/kashe-kashe-shaikh-gumi-ya-ce-buhari-ya-yi-murabus

Mtn Data Bonanza By Bz Global Services 🌐

1GB @N350 

2GB @N700

3GB @N1,050

4GB @N1,400

5GB @N1,750

Validity For 30Days

Hanyar Biya Bank Transfer Domin Siya Yanzu Kiramu Ta Number Waya 08133888333 Koka Aiko Sako Ta Whatsapp: 09066633320


LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A WHATSAPP:

LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A TELEGRAM:


KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: 

KU BIYOMU A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA 
@FACEBOOK:

@TWITTER: 

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app75765

Related Posts

0 Response to "Kashe-Kashe a Arewa: Shaikh Gumi Ya Ce Buhari Ya Yi Murabus"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?