--
Zaman ɗari ɗari: Yan sanda sun kashe mutane biyu a Kano

Zaman ɗari ɗari: Yan sanda sun kashe mutane biyu a Kano

Ana zargin ’yan sanda sun harbe wasu matasa masu suna Abubakar Isah da Ibrahim Sulaiman mai inkiyar Mainasara a unguwar Sharada da ke garin Kano a daren Asabar.


from Labaran Hausa 24/7 | LEGIT.NG https://ift.tt/3nqMp3V
via IFTTT

0 Response to "Zaman ɗari ɗari: Yan sanda sun kashe mutane biyu a Kano"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?