--
Yadda wata mata sanye da hijabi ta yi garkuwa da wani yaro a Jigawa

Yadda wata mata sanye da hijabi ta yi garkuwa da wani yaro a Jigawa

An shiga halin fargaba a Jigawa bayan wata mata sanye da hijabi ta yi garkuwa da wani yaro dan shekara 5 mai suna Muhmad Tasiu, a Dutse, babbar birnin jihar.


from Labaran Hausa 24/7 | LEGIT.NG https://ift.tt/3lCjKbK
via IFTTT

0 Response to "Yadda wata mata sanye da hijabi ta yi garkuwa da wani yaro a Jigawa"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?