--
Mallakar makamai: Ƴan sanda sun kama mutane 720 a Lagos

Mallakar makamai: Ƴan sanda sun kama mutane 720 a Lagos

Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta tabbatar da kama mutane 720 inda aka same su da abubuwa daban-daban da suka hada da bindigogi kirar gargajejiya da harsasai.


from Labaran Hausa 24/7 | LEGIT.NG https://ift.tt/3f3MAzl
via IFTTT

0 Response to "Mallakar makamai: Ƴan sanda sun kama mutane 720 a Lagos"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?