--
Da duminsa: Sabbin mutum 152 sun sake kamuwa da cutar korona a Najeriya

Da duminsa: Sabbin mutum 152 sun sake kamuwa da cutar korona a Najeriya

Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa ta NCDC ta bayyana, sabbin mutum 152 sun sake kamuwa da muguwacutar korona a dukkan fadin Najeriya.


from Labaran Hausa 24/7 | LEGIT.NG https://ift.tt/2Uviw61
via IFTTT

0 Response to "Da duminsa: Sabbin mutum 152 sun sake kamuwa da cutar korona a Najeriya"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?