--
Da duminsa: Kotu ta bukaci a iza keyar Sanata Ndume zuwa gidan maza a kan Batan dabon Maina

Da duminsa: Kotu ta bukaci a iza keyar Sanata Ndume zuwa gidan maza a kan Batan dabon Maina


Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja, ta bayar da umarnin kama Sanata Ali Ndume - Dama kotun ta umarci Sanata Ndume da ya gabatar da Maina gaban ta, kuma ya kasa 


A zaman kotu na ranar Litinin, alkalin kotun ya bayar da umarnin damke Ndume Babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja, ta bayar da umarnin damkar Sanata Ali Ndume, Sanatan jihar Borno, a kan batan Abdulrasheed Maina, wanda ya tsaya wa yayin karbar belinsa. 


A zaman kotun na ranar Litinin, kotun ta umarci a kamo Ndume saboda rashin bayyana Maina wanda aka yanke wa hukunci a kan damfara. 


Karin bayani na nan tafe... 


SOURCE: LEGIT.NG

LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A WHATSAPP:

LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A TELEGRAM:


KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: 

KU BIYOMU A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA 
@FACEBOOK:

@TWITTER: 

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app75765

0 Response to "Da duminsa: Kotu ta bukaci a iza keyar Sanata Ndume zuwa gidan maza a kan Batan dabon Maina "

Post a Comment

Tell us what you think about this article?