--
Da duminsa: Jakadan Najeriya a kasar Jordan ya kwanta dama

Da duminsa: Jakadan Najeriya a kasar Jordan ya kwanta dama


Jakadan Najeriya a kasar Jordan, Haruna Ungogo ya rasu a ranar Lahadi - Ya rasu ne bayan kwantar da shi asibitin Garki da ke Abuja da kwana biyar - Majiya daga iyalinsa ta ce za a yi jana'izarsa a ranar Litinin a Kano Haruna Ungogo, jakadan Najeriya a kasar Jordan, 


masarautar Hashmite da ke Jordan da Iraq, inda ya rasu yana da shekaru 75 da haihuwa. Daily Nigerain sun tattaro bayanai a kan mutuwarsa a ranar Lahadi da safe a asibitin Garki da ke Abuja, bayan kwantar da shi da aka yi da kwana biyar. 


Majiya daga iyalansa ta ce za a yi jana'izarsa a Kano ranar Litinin. Yayi aiki da gwamnatin Kano a matsayin sakataren gwamnati, daga baya kuma ya zama shugaban Folitakanik da ke jihar Kano. 


Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya zabesa a matsayin jakada a shekarar 2016.



SOURCE: LEGIT.NG

LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A WHATSAPP:

LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A TELEGRAM:


KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: 

KU BIYOMU A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA 
@FACEBOOK:

@TWITTER: 

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app75765



0 Response to "Da duminsa: Jakadan Najeriya a kasar Jordan ya kwanta dama "

Post a Comment

Tell us what you think about this article?