
An damke mahaifiya tana kokarin sayar da jaririnta kudi N150,000
Wednesday, 25 November 2020
Comment
Tace matsanancin talauci da wahala ya sa ta haka, yan sanda suka bayyana. Tabbatar da haka, Kakakin hukumar yan sanda SP Haruna Mohammed, ya ce jaririn na cikin koshin lafiya, yayinda ake cigaba da gudanar da bincike kan lamarin.
Cikakken bayani na kan tafe.....
SOURCE: LEGIT.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A WHATSAPP:
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A TELEGRAM:
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
KU BIYOMU A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA
@FACEBOOK:
@TWITTER:
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app75765
0 Response to "An damke mahaifiya tana kokarin sayar da jaririnta kudi N150,000 "
Post a Comment
Tell us what you think about this article?