--
Google ya taya Najeriya murnar cika shekaru 60 da samun ‘yancin Kai

Google ya taya Najeriya murnar cika shekaru 60 da samun ‘yancin Kai

Shafin matambayi baya bata na Google ya taya Najeriya cika shekaru 60 da samun ‘yancin kai daga Turawan Mulkin Mallaka.

Ga duk wanda ya ziyarci shafin a yau zai ga hoton yanda suke taya kasar Najeriya cika shekaru 60 da samun ‘yancin kai, kamar yanda za’a iya gani a kasa:



Source: HUTUDOLE


LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: 

KU BIYOMU A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA 
@FACEBOOK:

@TWITTER: 

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: 

0 Response to "Google ya taya Najeriya murnar cika shekaru 60 da samun ‘yancin Kai"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?