
Masu Garkuwa Sun Kashe Jami’in DSS A Jihar Katsina
Tuesday, 15 September 2020
Comment
Masu ta’adar garkuwa da mutane sun kashe wani jami’in hukumar tsaron ta farin kaya (DSS), Sadiq Abdullahi Bindawa, a jihar Katsina.
Maharan sun yi awon gaba da shi sannan kuma suka bukaci naira miliyan 25 a matsayin kudin fansa.
Abokan aikin mamacin sun yi wa masu garkuwar kwanton bauna a inda suke shirin karbar kudin fansa, lamarin da ya janyo musayar wuta a tsakaninsu.
Majiyarmu ta ce an yi jana’izarsa a safiyar yau ta Talata bisa koyarwar addinin Islama.
Source: Aminiya Daily Trust
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
KU BIYOMU A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA
@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Masu Garkuwa Sun Kashe Jami’in DSS A Jihar Katsina"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?