
Masu cewa kada a yi shiga tsirara-tsirara su sani cewa al’adar Africa ce mutum yayi shiga tsirara-tsirara>>A’isha Yusuf
Saturday, 5 September 2020
Comment
Me rajin kare hakkin bil’adama kuma wadda ta jagoranci zanga-zangar ganin an sako ‘yan Matan Chibok, A’isha Yusuf ta bayyana cewa, masu ikirarin cewa bai kamata ‘yan Africa na shiga tsirara-tsirara ba su sani cewa yanayin Africa ne yasa mutanen ta ke saka kaya tsirara-tsirara.
Ta kuma ce masu cewa Addinin su ya hana shiga tsirara-tsirara to su sani wannan su ya shafa kada su dorawa wani da bai shafeshi ba sannan kuma ga mabiya Addinin Musulunci cewa aka yi ka runtse idanunka ba ka wulakanta wadda ta yi shigar Banza ba.
Source: Hutudole
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO
SAYI KWAKWKWARAR DATAR MTN MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A SHAFUKAN
@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Masu cewa kada a yi shiga tsirara-tsirara su sani cewa al’adar Africa ce mutum yayi shiga tsirara-tsirara>>A’isha Yusuf"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?