
Da duminsa: Yan bindiga na can suna cin karensu ba babbaka a Kagara, jihar Niger
An ruwaito cewa 'yan bindigar sun farmaki wani banki a cikin garin. Ita kuwa jaridar The Nation, ta ruwaito cewa akalla 'yan bindiga 70 ne haye a saman babura suka mamaye garin, inda suka bude wuta kan mai uwa da wabi.
A yayin da wata majiya da ta yiwa wakilin jaridar kiran gaggawa, don shaida masa abunda ke faruwa, wakilin ya ce yana iya jiyo karar harbe harben bindiga.
Jaridar ta kuma ruwaito cewa da yawa daga cikin mazauna garin sun gudu sun bar gidajensu, tare da buya a cikin gonaki, don tsira da rayukansu.
Sai dai duk wani kokari na tuntubar jami'in hulda da jami'in tsaro na rundunar 'yan sandan jihar, ASP Wasiu Abiodun don jin ta bakinsa kan harin ya ci tura.
Cikakken labarin yana zuwa...
SOURCE: LEGIT.NG
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO
SAYI KWAKWKWARAR DATAR MTN MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A SHAFUKAN
@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to " Da duminsa: Yan bindiga na can suna cin karensu ba babbaka a Kagara, jihar Niger"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?