
Zan gaggauta sa hannu a rataye mai batanci ga Annabi —Ganduje
Friday, 28 August 2020
Comment
Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya ce ba zai yi wata-wata ba wajen rattaba hannu a aiwatar da hukuncin rataya ga wanda ya yi batanci ga Annabi Muhammad (SAW).
Ganduje ya yi alkawarin sanya hannu a zartar wa matashin da ya aikata laifin Aminu Yahaya Sharif hukunci da zarar lokacin da kotu ta bayar na aiwatar da hukuncin ya yi.
“Kotun ta yi daidai wurin yanke hukuncin. An shaida mana cewa wanda ya aikata laifi na da kwana 30 da zai iya daukaka kara, idan bai daukaka ba kuma shi ke nan.
“Bayan sauraron malamai da masu ruwa da tsaki na Jiha, ba zan bata lokacin sa hannu a ka dokar zartar da hukuncin ba da lokacin ya kare ko Kotun Koli ta yanke hukunci”, inji gwamnan.
Ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a taronsa da malaman addini da lauyoyi da sauransu masu ruwa da tsaki domin jin matsayinsu game da hukuncin kotun.
Idan ba a manta ba wata kotun Shari’ar Musulunci a Jihar Kano ta yanke wa wani matashi mai suna Aminu Yahaya Sharfi hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda yin batanci ga Manzon Allah (SAW) a wata waka da yi.
A dakaci karin bayani…
SOURCE: AMINIYA DAILY TRUST
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO
SAYI KWAKWKWARAR DATAR MTN MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A SHAFUKAN
@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
Ganduje ya yi alkawarin sanya hannu a zartar wa matashin da ya aikata laifin Aminu Yahaya Sharif hukunci da zarar lokacin da kotu ta bayar na aiwatar da hukuncin ya yi.
“Kotun ta yi daidai wurin yanke hukuncin. An shaida mana cewa wanda ya aikata laifi na da kwana 30 da zai iya daukaka kara, idan bai daukaka ba kuma shi ke nan.
“Bayan sauraron malamai da masu ruwa da tsaki na Jiha, ba zan bata lokacin sa hannu a ka dokar zartar da hukuncin ba da lokacin ya kare ko Kotun Koli ta yanke hukunci”, inji gwamnan.
Ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a taronsa da malaman addini da lauyoyi da sauransu masu ruwa da tsaki domin jin matsayinsu game da hukuncin kotun.
Idan ba a manta ba wata kotun Shari’ar Musulunci a Jihar Kano ta yanke wa wani matashi mai suna Aminu Yahaya Sharfi hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda yin batanci ga Manzon Allah (SAW) a wata waka da yi.
A dakaci karin bayani…
SOURCE: AMINIYA DAILY TRUST
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO
SAYI KWAKWKWARAR DATAR MTN MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A SHAFUKAN
@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Zan gaggauta sa hannu a rataye mai batanci ga Annabi —Ganduje"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?