
Yadda soja ya aika dan sanda lahira
Tuesday, 25 August 2020
Comment

Wani Sufentan dan sanda ya gamu da ajalinsa bayan da wani soji ya yi masa dukan kawo wuka a yankin Eleme da ke garin Fatakwal a Jihar Ribas.
A kan hanyar su ne wani soja sanye da kayan gida ya tare su ya bukaci sanin dalilin da ya sa suka yi aron hanyar.
“Gardama ta barke tsakaninsu ‘yan sandan da sojojin lamarin da ya sa daya daga cikin sojojin ya mari dan sandan da ke tuka motar.
“A lokacin da suka rufe shi da duka ne daya daga cikin sojojin ya dauki icce mai kauri ya buga wa dan uwan nawa a kai; Nan take kuma ya fadi kasa aka kuma garzaya da shi Asibitin Koyarwa na Jami’ar Fatakwal.
“Ya rasu ne bayan sa’a 24 da kwantar da shi a asibitin kuma kawo yanzu babu sanarwa ko daukar mataki daga bangaren ‘yan sandan da yake wa aiki ko bangaren rundunar soji”, inji dan uwan mamcin.
Wakilinmu bai samu jin ta bakin Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Ribas ko Rundunar Sojan da ke jihar ba.
SOURCE: AMINIYA DAILY TRUST
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO
SAYI KWAKWKWARAR DATAR MTN MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A SHAFUKAN
@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Yadda soja ya aika dan sanda lahira"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?