
Lauyoyin Najeriya sun yi wa El-Rufai tutsu
A wani saƙo da Ƙungiyar Lauyoyin ta wallafa a shafinta na Twitter, ta ce ta yanke shawarar janye goron gayyatar da tura wa gwamnan kuma tuni ta shaida wa gwamnan matakin da ta ɗauka.
Tun da farko dai wani lauya ne mai suna Usani Odum ya ƙaddamar da takardar koke ta intanet inda ya nemi ƙungiyar ta janye gayyatar da ta yi wa gwamnan.
A ranar Alhamis dai sama da mutum dubu uku ne suka aika da koken su a shafin Change.org.
Masu koken akasari na zargin gwamnan da gazawa wurin shawo kan rikicin Kudancin Kaduna da kuma take haƙƙn bil adama.
The National Executive Committee of the Nigerian Bar Association at its ongoing meeting resolves that the invitation to the Kaduna State Governor, H.E. Nasir El-Rufai by the 2020 Annual General Conference Planning committee be withdrawn and decision communicated to the Governor.
— Nigerian Bar Association (@NigBarAssoc) August 20, 2020
SOURCE: BBCHAUSA
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO
SAYI KWAKWKWARAR DATAR MTN MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A SHAFUKAN
@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Lauyoyin Najeriya sun yi wa El-Rufai tutsu"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?