
Kalli Vedion Yanda Fusatattun matasa suka farke rufin majalisar Edo, suka sace sandar iko
Thursday, 6 August 2020
Comment
Dan majalisar mai wakiltar mazabar Akoko-Edo ta 1 da wasu 'yan majalisa hudu, a ranar Litinin, sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar kujerar gwamna a karkashin jam'iyyar APC, Fasto Osagie Ize-Iyamu.
Wadanda suka bi ayarin Idiaye sune Emmanuel Agbaje mai wakiltar mazabar Akoko-Edo ta biyu, Nosayaba Okunbor mai wakiltar mazabar Orhionmwon ta gabas, Dumez Ugiagbe mai wakiltar mazabar Ovia ta arewa maso gabas.
Sai dai, a yayin da majalisar ke zamanta wasu gungun matasa sun dira majalisar domin nuna goyon bayansu da biyayya ga gwamna Godwin Obaseki, wanda ke takarar neman tazarce a karkashin inuwar jam'iyyar PDP.
Wannan ba shine karo na farko da matasa su ka fara cire rufin majalisar jihar dokokin jihar Edo ba, hakan ta taba faruwa a shekarar 2014 bayan barkewar rikici a tsakanin mambobin APC da PDP a majalisar
SOURCE: LEGIT.NG
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Kalli Vedion Yanda Fusatattun matasa suka farke rufin majalisar Edo, suka sace sandar iko "
Post a Comment
Tell us what you think about this article?