
Jami'an tsaro sun tarwatsa masu zanga-zangar adawa da gwamnati a Beirut
Saturday, 8 August 2020
Comment
Sabuwar zanga-zangar adawa da gwamnati na zuwa ne kwanaki biyar bayan wasu abubuwa masu fashewa sunyi sanadiyar mutuwar mutane sama da 150 akasarisu ‘yan kasar Syria, yayin da wasu sama da dubu 6 suka jikkata, kana sama da mutene dubu 300 suka rasa muhallansu.
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci kasashen Duniya su mayar da hankali ga kasar Lebanon, tareda bayar da agaji da zai taimaka don rage radadin da yan kasar ke fama da shi bayan fashewar da ta wakana ranar Talata a Beirut.
SOURCE: https://www.rfi.fr/ha
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
SAYI KWAKWKWARAR DATAR MTN MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A SHAFUKAN
@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Jami'an tsaro sun tarwatsa masu zanga-zangar adawa da gwamnati a Beirut"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?