
Basarake ya kamu da COVID-19 a Kaduna
Hakimin Kajuru a Jihar Kaduna, Titus Dauda ya harbu da cutar coronavirus.
Basaraken ya shafe kusa mako guda yana fama da zazzabi kafin a kai shi asibiti domin duba lafiyarsa.
A sanarwar da ya fitar da kansa ranar Asabar, hakimin ya ce gwajin da aka yi masa ya nuna ya kamu da cutar coronavirus.
“Sakamakon zazzabin da na yi fama da shi har na je asibiti aka yi mini gwajin COVID-19 ya fito kuma ya nuna inda dauke da cutar.
“Yanzu ina cibiyar killace masu cutar ta gwamnati ana duba ni. Ina rokon addu’o’inku gare ni da saruan masu cutar”, inji sanarwar.
Zuwa ranar Lahadi 16 ga Agusta mutum 1,766 ne suka kamu da cutar a Jihar Kaduna.
SOURCE: AMINIYA DAILY TRUST
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A SHAFUKAN
@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Basarake ya kamu da COVID-19 a Kaduna"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?