
ASUU: Ta koka Da Yunkurin Gwamnatin Jihar Kano Na Mayar da Asbitin Jami’ar Wudil Gun Kasuwanci
Kamar yadda Hutudole ta rawaito muku, Shugaban Kungiyar Muhammad Sani Gaya da Sakataranta Murtala Muhamad sune suka bayyana hakan ga manema labarai a ranar Juma’ar data gabata, tare da nuna kin amin cewarsu da kudirin gwamnatin jihar Kano.
Idan zaku tuna mun rawaito muku cewa Gwamnatin jihar Kano Na duba shawar-warin data samu na mayar da ginin Daula Otel kuma Asbitin Jami’ar KUST zuwa wajan saye da sayarwa.
Sabuda haka ASUU tayi kira ga gwamna Ganduje ya kara bada himma wajen tallafawa ilimi maimakon sanya dukiyar jama’a ga wani bangare na daban.
SOURCE: HUTUDOLE.COM
DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO
SAYI KWAKWKWARAR DATAR MTN MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A SHAFUKAN
@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "ASUU: Ta koka Da Yunkurin Gwamnatin Jihar Kano Na Mayar da Asbitin Jami’ar Wudil Gun Kasuwanci"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?