--
Za mu bayar da saniya 2 kan kowace bindigar AK-47 ɗaya' -Gwamanatin Jihar Zamfara

Za mu bayar da saniya 2 kan kowace bindigar AK-47 ɗaya' -Gwamanatin Jihar Zamfara




Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta bayar da saniya biyu a matsayin diyya kan kowace bindiga ɗaya ƙirar AK-47 da ɓarayin da suka tuba za su kawo.

Jaridar Daily Trust  a Najeriya ta ruwaito cewa gwamnan ya bayyana hakan ne yayin da ya karɓi baƙuncin Babban Sifeto na 'yan sandan Najeriya Mohammed Adamu da kuma Shugaban hukumar DSS Yusuf Bichi.

A cewar gwamnan, ba za su biya ɓarayin diyya da kuɗi ba sai dai shanu sakamakon Fulani sun fi buƙatar Shanu domin ci gaban tattalin arziƙinsu.

SOURCE: BBCHAUSA

TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES

KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657

0 Response to "Za mu bayar da saniya 2 kan kowace bindigar AK-47 ɗaya' -Gwamanatin Jihar Zamfara"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?