
‘Yan ta’addan Boko Haram sun datse kan Jagororin da ke yaki a tafkin Chad
Tuesday, 28 July 2020
Comment
A ranar Lahadi, 26 ga watan Yuli, aka datse kan tsohon shugaban a dajin Kwalaram tare da wasu manyan sojojinsa; Amir Muhammed Lawal wanda aka fi sani da Abba Lawal da Amir Musa. “Bincike da hukuncin kisan da aka yankewa Amir Baba Kaka da yaransa biyu ya dauki tsawon makonni hudu.”
Alkalin alkalan ISWAP, Amir Malumma da ‘yan majalisarsa; Malam Ibrahim, da babban Malamin Boko Haram, Malam Sa’ad da Bako Fulgori su na cikin wadanda su ka yi wannan shari’a. Rahoton ya kara da cewa an kashe Kaka ne domin Amir Abubakar Lawan da babban na-kusa da shi, Abu Musab Al-Barnawi su kara samun karfin iko a tafiyar ‘yan ta’addan.
"Sauran laifuffukan sun hada da gaza rike iyakarsa a lokacin da ya ke gwamnan Tumbus.” ISWAP ta na zargin cewa rashin kokarin tsohon gwamnan ya sa sojojin MNJTF su ka samu galaba a kan Boko Haram
SOURCE: LEGIT.NG
TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "‘Yan ta’addan Boko Haram sun datse kan Jagororin da ke yaki a tafkin Chad "
Post a Comment
Tell us what you think about this article?