
Tirkashi: 'Yar shekara 12 ta auri mutum biyu a wata ɗaya
Wednesday, 15 July 2020
Comment
Bayan ta gudu ne kuma aka sake aurar da ita ga wani mai shekara 35 kafin daga bisani wasu masu fafutikar kare haƙƙi da jami’an gwamnati su ceto ta.
Aurar da ‘yan ƙasa da shekara 18 laifi ne a Kenya.
“Mahaifinta ya bayar da ita ga wani dattijo.
Ba ta da wani zaɓi illa ta auri wanda bai kai shi tsufa ba,” in ji Joshua Kaputah na ƙungiyar the Narok County Peace Association.
SOURCE: BBCHAUSA
TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Tirkashi: 'Yar shekara 12 ta auri mutum biyu a wata ɗaya"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?