
Tashin hankali: Wata mata ta zubawa yarinyar da aka bata riko ruwan zafi da barkono a gabanta
Monday, 27 July 2020
Comment
Wani rahoto da jaridar Tribune Online ta ruwaito, ya nuna yadda wata mata dake zaune a yankin Iyara cikin garin Warri dake jihar Delta ta batawa wata ‘yar uwarta gaba.
Matar wacce ta aikata laifin a ranar Alhamis ta zubawa ‘yar uwartan wacce take zaune da ita ruwan zafi da barkono a gaba akan zargin da take na cewa yarinyar tayi lalata da wani.
Dalilin haka ya sanya mutanen yankin suka kama matar wacce aka boye sunanta zuwa sakatariyar matasa, inda aka umarceta akan ta kai yarinyar asibiti wacce take ta ihun kuka sakamakon zafi da radadi dake damunta a gabanta.
Daga baya kuma an ruwaito cewa ba a kai wannan lamari hannun ‘yan sanda ba, saboda a yanayin dokar wannan yanki lamari irin wannan ana shawo kanshi a tsakanin al’ummar yankin ne.
SOURCE: PRESSLIVES.COM
TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Tashin hankali: Wata mata ta zubawa yarinyar da aka bata riko ruwan zafi da barkono a gabanta"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?