
Na tafi karuwanci Dubai amma na kare a Mali -Matashiyar Budurwa
Wednesday, 29 July 2020
Comment
Orhumnzie wadda tana cikin mutum 109 da aka kawo Filin Jirgi na Murtala Mohammed da ke Legas ta ce an tafi da ita yawon karuwancin ne tare da wasu ‘yan mata 24, da sunan za a kai su Dubai.
“Mun tashi daga Legas, muka ratsa Kwatano da Jamhuriyar Benin da Togo, daga nan muka shiga kasar Mali.
“Daga nan suka kai mu ofishin jakadancin Najeriya da ke Mali amma ba a samu damar maido mu ba saboda COVID-19. Sai yanzu IOC ta taimaka muka dawo”, inji ta.
SOURCE:https://aminiya.dailytrust.com.ng/
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Na tafi karuwanci Dubai amma na kare a Mali -Matashiyar Budurwa"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?