--
Mutum na tuhumarka ka suma, ina ga Mala’ika a Kabari ko gaban Allah?>>Ustaz

Mutum na tuhumarka ka suma, ina ga Mala’ika a Kabari ko gaban Allah?>>Ustaz




A jiyane dai daraktan hukumar NDDC, Farfesa Kemebradikumo Pondei ya fadi ya suma yayin da ake tambayarshi yanda aka kashe Bidiyon Naira a ma’aikatar tasa.

Da daman ‘yan Najeriya sun mayar da martani akan Lamarin, inda wasu suka maidashi barkwanci.


Tauraron me fadakarwa a shafin sada Zumunta, Angry Ustaz ya bayyana cewa mutane na suma a yayin da mutane ‘yan uwansu ke musu tambaya kan laifin da suka aikata. Yace bai san abinda zai faru damu ba idan Mala’iku suka tambayemu a Kabari ba ko kuma idan muka tsaya gaban Allah.


Source: HUTUDOLE.COM

TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES

KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657

0 Response to "Mutum na tuhumarka ka suma, ina ga Mala’ika a Kabari ko gaban Allah?>>Ustaz"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?