
Korona: Sabbin mutane 555 sun kamu a Najeriya, Kano ta dawo mataki na biyu
Sunday, 26 July 2020
Comment
Alkaluman na ranar Lahadi sun nuna cewa jihar Kano ta biyo bayan jihar Legas a yawan adadin mutanen da aka tabbatar sun kamu da cutar korona a ranar Lahadi. A cikin sanarwar da NCDC ta fitar, ta bayyana jimilllar mutanen da suka kamu da kwayar cutar korona a kowacce jiha kamar haka;
Sabbin mutane 555 sun kamu da annobar korona a Najeriya
Lagos-156
Kano-65
Ogun-57
Plateau-54
Oyo-53
Benue-43
FCT-30
Ondo-18
Kaduna-16
Akwa Ibom-13
Gombe-13
Rivers-12
Ekiti-9
Osun-8
Cross River-3
Borno-2
Edo-2
Bayelsa-1
Ya zuwa karfe da 10:48 a daren ranar Lahadi, jimillar mutane 40,532 aka tabbatar da cewa sun kamu da kwayar cutar korona a Najeriya.555 new cases of #COVID19Nigeria;— NCDC (@NCDCgov) July 26, 2020
Lagos-156
Kano-65
Ogun-57
Plateau-54
Oyo-53
Benue-43
FCT-30
Ondo-18
Kaduna-16
Akwa Ibom-13
Gombe-13
Rivers-12
Ekiti-9
Osun-8
Cross River-3
Borno-2
Edo-2
Bayelsa-1
40,532 confirmed
17,374 discharged
858 deaths pic.twitter.com/ERchB70Hm3
An sallami mutane 17,374 daga cikin adadin mutanen da suka kamu da cutar bayan an tabbatar da samun saukinsu, sannan cutar ta kashe mutane 858 a fadin Najeriya.
SOURCE: LEGIT.NG
TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Korona: Sabbin mutane 555 sun kamu a Najeriya, Kano ta dawo mataki na biyu "
Post a Comment
Tell us what you think about this article?