
Ko yanzu na samu mijin aure zanyi - Mome Gombe
Thursday, 9 July 2020
Comment
![]() |
JARUMA MOMEE GOMBE: SOURCE RARIYA FACEBOOK |
![]() |
JARUMA MOMEE GOMBE: SOURCE RARIYA FACEBOOK |
Ta bayyana hakan ne a gidan wasan rawa dake Mararaban Nyanya dake Abuja da jihar Nasarawa a zantawar ta da Mujallar Kannywood A Yau, Momme Gombe dai jaruma ce a masana’antar Kannywood wanda tace ta taba yin aure a rayuwarta.
![]() |
JARUMA MOMEE GOMBE: SOURCE RARIYA FACEBOOK |
Ta ce amma ko yanzu ta samu miji za ta yi aure ta yi zamanta a gidan miji.
Daga Salisu Magaji Fandalla'fih
SOURCE: LEGIT.NG
A :https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
LABARI TA WHATSAPP: https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Ko yanzu na samu mijin aure zanyi - Mome Gombe"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?