--
Idan aka bamu shugaban kasa a 2023 zamu yafe kisan da aka mana a yakin basasa>>Kungiyar kare muradun Inyamurai

Idan aka bamu shugaban kasa a 2023 zamu yafe kisan da aka mana a yakin basasa>>Kungiyar kare muradun Inyamurai




Kungiyar kare muradun Inyamurai ta Ohanaeze Ndigbo ta bayyana cewa idan duka jam’iyyun siyasar Najeriya suka tsayar da dan takarar shugaban kasa dan kabilarsu a shekarar 2023 kuma ya gaji shugaban kasa, Muhammadu Buhari to zasu yafe laifin da aka musu lokacin yakin Basasa.

Kungiyar ta bayyana hakane a lokacin da wasu wakilanta na kasashen waje suka ziyarce ta a Abia.
Ta kuma ce ba zata lamunci wasu dake kokarin ganin an raba kungiyar kashi 2 ba.

Source: HUTUDOLE.COM

TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES

KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657

0 Response to "Idan aka bamu shugaban kasa a 2023 zamu yafe kisan da aka mana a yakin basasa>>Kungiyar kare muradun Inyamurai"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?