--
Duba yanda Kotu ta tsare dan luwadi a kurkuku

Duba yanda Kotu ta tsare dan luwadi a kurkuku




Kotun Majistare a Jihar Kebbi ta tsare wani mutum da ake zargi da yin luwadi da wani karamin yaro.

An gurfanar da mutumin mai shekara 19 ne bayan zarginsa da yi wa yaron dan shekara 10 fyade a Karamar Hukumar Jega ta jihar.

Dan sanda mai gabatar da kara ya ce an kame wanda ake tuhumar ne bayan ya lalata yaron a ranar biyu ga watan Yuli.

Alkalin kotun, Mai Shari’a Aminu Diri ya umarci a tsare wanda ake tuhumar a gidan yari, sannan ya dage sauraron shari’ar zuwa ranar 23 ga watan Agusta.

SOURCE: https://aminiya.dailytrust.com.ng/

TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES

KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657

0 Response to "Duba yanda Kotu ta tsare dan luwadi a kurkuku"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?