
Duba Yadda ruwa ya ci ‘yan sanda a kokarinsu na kama ‘yan wiwi
Sunday, 19 July 2020
Comment
Nan take matasan suka tsere, su kuma suka bisu domin su kamo su.
Wani shaida mai suna Okunola Abbas, ya ce daya daga cikin matasan da ya ga ‘yan sandan sun kusa cin masa sai ya fada cikin wani kududdufi, nan take ‘yan sandan su ma suka bi shi ciki.
“Shigar ‘yan sandan ruwan ke da wuya sai suka makale a cikin tabo, har sai da aka zo da motar buldoza wacce ta fito da gawarwakinsu”, inji shi.
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Oyo, Olugbenga Fadeyi, ya tabbatar da faruwar lamarin, da kuma kame mutum hudu da ake zargi da hannu a lamarin.
Ya ce, ‘yan sanda sun je su kamo wasu da ake zargi da aikata laifi ne, sai daya daga cikinsu ya fada ruwa, ‘yan sandan suka bi shi cikin ruwan domin su kamo shi”.
Ya ce lamarin ya faru ne ranar 12 ga watan Yuli, 2020.
Source: https://aminiya.dailytrust.com.ng/
TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Duba Yadda ruwa ya ci ‘yan sanda a kokarinsu na kama ‘yan wiwi"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?