An kama matasa biyu masu kwace babur daga hannun jama'a
Tuesday, 21 July 2020
Comment
Yan sandan jihar Ogun sun damke wasu barayin babur guda biyu wadanda suka addabi jama'a a garin Ijebu Ode da kewaye.
Wadanda aka kama su ne Joshua Michael mai shekara 27 da Emeka Nwanga mai shekara 26.
An kama su ne ranar Litinin 20 ga watan Yuli yayin da suke kokarin sace babur ta hanyar kwacewa a rukunin gidaje na Ikanga kamar yadda Kakakin yansandan jihar DSP Abimbola Oyeyemi ya shaida wa Manema labarai.
SOURCE: ISYAKU.COM
TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "An kama matasa biyu masu kwace babur daga hannun jama'a"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?