
An fille kan dan shekara bakwai a Kaduna
Wednesday, 22 July 2020
Comment
Hakan na zuwa ne bayan wasu hare-hare da suka yi sanadin mutuwar mutum kusan 20 a yankin na jihar.
A zantawarsa da Aminiya, Shugaban Kungiyar Fulani Makiyaya ta Kasa reshen Jihar Kaduna, Alhaji Haruna Usman Tugga ya tabbatar da faruwar lamarin.
Yayin da Aminiya ta tuntubi Kakakin Rundunar ‘yan sanda na Jihar Kaduna, ASP Mohammed Jalige bai amsa kirar ba kuma a lokacin haxa wannan rahoto.
SOURCE: https://aminiya.dailytrust.com.ng/
TALLA: Sayi datar kowane network kamar: MTN, AIRTEL, GLO 9MOBILE mai inganci da rahusa latsa nan↓↓↓
Data Bundle Promo By BZ GLOBAL SERVICES
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "An fille kan dan shekara bakwai a Kaduna"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?