
Yadda D’Banj ya yi mana fyade, ya sa aka cafke ni – Seyitan Babalola
Wednesday, 24 June 2020
Comment
A ranar 5 ga watan Yuni, 2020: Na fitar da takarda daga hannun lauya na. A ranar 6 ga watan Yuni, 2020: Na tafi ofishin ‘yan sanda domin in kai kuka, amma ba a saurare ni ba. A ranar 15 ga watan Yuni, 2020: Lauyan D’banj ya maida martani ga takardun Lauyana, ya bukaci a biya sa N100m. A ranar 16 ga watan Yuni, 2020:
Wasu ‘yan sanda hudu su ka shigo dakina su ka kama ni ba tare da umarnin hukuma ba. Su ka tsare ni a ofishinsu a Ikeja. A ranar 18 ga watan Yuni, 2020: Aka raba ni da ‘yanuwana, aka tursasa ni in janye jawabina. A karshe kungiyar STER ta cece ni. Seyitan Babalola ta ce tun daga wannan lokaci D’banj ya ke yi mata barazanar cewa zai iya sayen shari’a a hannun kowa a Legas, ta kuma fito ta na rokon a kawo mata agaji.
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Yadda D’Banj ya yi mana fyade, ya sa aka cafke ni – Seyitan Babalola "
Post a Comment
Tell us what you think about this article?