
Da dumi-dumi: Jami'an NCDC sun fitittiki dalibai yayinda suka koma makaranta yau
Tuesday, 16 June 2020
Comment
Za ku tuna cewa gwamnan jihar CrossRiver, Farfesa Ben Ayade, a makon da ya gabata ya bada umurnin bude makarantu uku a fadin jihar. Sauran makarantu biyun sune makarantar sakandaren gwamnati Egola, da kuma makarantar sakandaren gwamnati Ikom. Daliban yanzu na wajen makarantar WAPI a Calabar. Jihar Cross River ce jihar daya tilo da ba'a samu bullar cutar Coronavirus ba har yanzu.
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Da dumi-dumi: Jami'an NCDC sun fitittiki dalibai yayinda suka koma makaranta yau "
Post a Comment
Tell us what you think about this article?