
Sannu a hankali za mu janye dokar Zaman Gida Dole a Kano – Ganduje
Tuesday, 26 May 2020
Comment
Ganduje ya ce duk da mutane suna so ya saki kowa ya ci gaba da al’amurorin su, dole kuma a duba yanayin yaduwar cutar a jihar, domin abu uku ne dama ” Ko dai rayuwa, ko kuma a kyale mutane su ci gaba da al’amurorin su ko kuma a ba kowa dama.
Ya kara da cewa ko a kasashen duniya ana shakun ci gaba da garkame gari kwata-kwata, babu zirga-zirga a yanzu.
” Amma kuma abinda nake so in shaida wa jama’a shine dole dai wata rana a janye dokar. ”
Bayan haka kuma suma kwamitin dattawan Kano sun yi alakwarin ci gaba da taimakawa gwamnan jihar akan wannan aiki da ya sa a gaba na dakile yaduwar cutar Korona a jihar.
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KU BIYOMU A: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
Twitter: https://twitter.com/bzglobalsevice
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARI TA WHATSAPP: https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Sannu a hankali za mu janye dokar Zaman Gida Dole a Kano – Ganduje"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?