--
Idan mijinki ya fiya dukar ‘yar aikinki to tabbas kwanciya yake da ita –Inji  Jarumar Fim

Idan mijinki ya fiya dukar ‘yar aikinki to tabbas kwanciya yake da ita –Inji Jarumar Fim


Jarumar fim din kudancin Najeriya, na Nollywood, Kehinde Olorunyomi ta wallafa wani rubutu a shafinta na Twitter, inda ta shawarci matan aure da su sanya ido idan har suka ga mijinsu yana dukan ‘yar aikinsu.

a ce: “Idan kika ga mijinki ya fiya matsawa ‘yar aikinki da duka da tsangwama, to ki sanya ido sosai, tabbas yana kwanciya da ita ne, ko kuma yarinyar taki amincewa ya kwanta da ita.“
Jarumar kuma ta kara da cewa: “Idan kika dauko mace ‘yar aiki, alhakin atar gidan ne ta tarbiyantar da yarinyar. Amma idan kika bari mai gidanki ya zama shine wanda zai dinga yiwa yarinyar magana, musamman ma idan kika ga yana yawan dukanta, ku sanya ido matuka.”

KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: BZGLOBALSERVICE.COM.NG APP

0 Response to "Idan mijinki ya fiya dukar ‘yar aikinki to tabbas kwanciya yake da ita –Inji Jarumar Fim"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?