
Sabbin mutane 49 sun kamu da cutar covid-19 a Najeriya, 10 daga Kano
Saturday, 18 April 2020
Comment
A daren ranar Asabar ne hukumar yaki da cututtuka ma su yaduwa a kasa (NCDC) ta sanar da samun karin sabbin mutane 49 da suka kamu da kwayar cutar covid-19 a fadin Najeriya. A cikin sanarwar da ta fitar a shafinta na tuwita, NCDC ta ce an samu karin sabbin mutane 23 da suka kamu da kwayar cutar Legas,
12 a Abuja da karin wasu 10 daga jihar Kano. Sauran jihohin da aka tabbatar da samun ma su dauke da kwayar cutar sun hada da jihar Ogun; mutum biyu, sai jihar Oyo da jihar Ekiti ma su mutum daya kowannensu. Samun karin mutanen 49 a ranar Asabar ya mayar da jimillar ma su dauke da kwayar cutar a fadin Najeriya zuwa 542.
An sallami jimillar mutane 166 daga cibiyoyin killacewa da ke fadin kasa bayan an tabbatar da warkewarsu. Ya zuwa yanzu annobar cutar covid-19 ta hallaka mutane 19 a Najeriya, cikinsu har da shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, marigayi Abba Kyari.
LATSA NAN๐๐๐ DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP
https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
Domin Magana Damu Ko Bamu Shawara Ko Turo Mana Da Labari Ku Latsa Link Din Dake Qasa Domin Magana Damu Kaitsaye Ta whatsaapp๐๐๐
LATSA NAN DOMMIN MAGANA DAMU KAI TSAYE
KUSAUKE MANHAJAR LABARAI A WAYOYINKU NA ANDROID KYAUTA LATSA LINK DIN RUBUTUN DAKE QASA DOMIN YIN DOWNLOADING YANZU
https://www.appcreator24.com/app757657
12 a Abuja da karin wasu 10 daga jihar Kano. Sauran jihohin da aka tabbatar da samun ma su dauke da kwayar cutar sun hada da jihar Ogun; mutum biyu, sai jihar Oyo da jihar Ekiti ma su mutum daya kowannensu. Samun karin mutanen 49 a ranar Asabar ya mayar da jimillar ma su dauke da kwayar cutar a fadin Najeriya zuwa 542.
An sallami jimillar mutane 166 daga cibiyoyin killacewa da ke fadin kasa bayan an tabbatar da warkewarsu. Ya zuwa yanzu annobar cutar covid-19 ta hallaka mutane 19 a Najeriya, cikinsu har da shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, marigayi Abba Kyari.
KARANTA WASU LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/Forty-nine new cases of #COVID19 have been reported;— NCDC (@NCDCgov) April 18, 2020
23 in Lagos
12 in FCT
10 in Kano
2 in Ogun
1 in Oyo
1 in Ekiti
As at 10:40 pm 18th April there are 542 confirmed cases of #COVID19 reported in Nigeria.
Discharged: 166
Deaths: 19#TakeResponsibility pic.twitter.com/W63s32Iuj7
LATSA NAN๐๐๐ DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP
https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
Domin Magana Damu Ko Bamu Shawara Ko Turo Mana Da Labari Ku Latsa Link Din Dake Qasa Domin Magana Damu Kaitsaye Ta whatsaapp๐๐๐
LATSA NAN DOMMIN MAGANA DAMU KAI TSAYE
KUSAUKE MANHAJAR LABARAI A WAYOYINKU NA ANDROID KYAUTA LATSA LINK DIN RUBUTUN DAKE QASA DOMIN YIN DOWNLOADING YANZU
https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Sabbin mutane 49 sun kamu da cutar covid-19 a Najeriya, 10 daga Kano "
Post a Comment
Tell us what you think about this article?