
Elrufa'i ya tsawaita dokar hana fita a Kaduna
Sunday, 26 April 2020
Comment
Gwamnatin Kaduna da ke arewacin Najeriya ta tsawaita dokar hana fita tsawon wata daya a yunkurinta na dakile bazuwar cutar korona a jihar.
Gwamnatin jihar ta sanar a shafinta na Twitter cewa gwanna Malam Nasir Elrufa'i ya tsawaita dokar ne bisa shawarwarin da kwamitin jihar kan cutar korona ya bayar karkashin jagorancin Mataimakiyar gwamnan jihar, Dr Hadiza Balarabe.
Sanarwar ta ce dokar za ta fara aiki daga ranar Lahadi 26 ga Afrilu.
A ranar 26 ga watan Maris ne gwamnatin Kaduna ta sanar da dokar hana fita a jihar.
KADUNA UPDATE: Malam Nasir @elrufai has extended the quarantine orders in the state for another 30 days, effective from 26th April 2020. The decision follows a recommendation to that effect by the State Standing Committee on Covid-19, chaired by @DrHadiza Balarabe pic.twitter.com/JrHxDXFd4U— Governor Kaduna (@GovKaduna) April 26, 2020
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: BZGLOBALSERVICE.COM.NG APP
0 Response to "Elrufa'i ya tsawaita dokar hana fita a Kaduna"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?