--
Elrufa'i ya tsawaita dokar hana fita a Kaduna

Elrufa'i ya tsawaita dokar hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna da ke arewacin Najeriya ta tsawaita dokar hana fita tsawon wata daya a yunkurinta na dakile bazuwar cutar korona a jihar.

Gwamnatin jihar ta sanar a shafinta na Twitter cewa gwanna Malam Nasir Elrufa'i ya tsawaita dokar ne bisa shawarwarin da kwamitin jihar kan cutar korona ya bayar karkashin jagorancin Mataimakiyar gwamnan jihar, Dr Hadiza Balarabe.

Sanarwar ta ce dokar za ta fara aiki daga ranar Lahadi 26 ga Afrilu.

A ranar 26 ga watan Maris ne gwamnatin Kaduna ta sanar da dokar hana fita a jihar.

KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/



KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: BZGLOBALSERVICE.COM.NG APP



0 Response to "Elrufa'i ya tsawaita dokar hana fita a Kaduna"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?