
Dokar hana fita: An kama masu jana'izar karya a Kenya
Sunday, 19 April 2020
Comment
Kusan mako biyu kenan ba a shiga ba a fita a birnin Nairobi da kuma wasu yankuna uku da suka fi fama da cutar korona.
Rukunin masu sojan-gonar sun samu wuce wuraren ababen hawa da dama kafin wasu 'yan sandan gaza gani a Homa Bay County su bude akwatin gawar, in ji Ministan Lafiya Mutahi Kagwe.
KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
KU BIYOMU A: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: BZGLOBALSERVICE.COM.NG APP
0 Response to "Dokar hana fita: An kama masu jana'izar karya a Kenya"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?