
Da duminsa: Mutane 10 sun sake kamuwa da Coronavirus a Najeriya
Sunday, 5 April 2020
Comment
“An tabbatar da mutane goma(10) sun kamu da #COVID19 a Najerya, 8 a Legas, 2 a Abuja, 2 a Edo.“ “Kawo karfe 1:15 na ranar 5 ga Afrilu, mutane 224 aka tabbatar sun kamu da COVID19 a Najeriya, an sallami mutane 27 , kuma mutane 5 a rigamu gidan gaskiya.“
Da duminsa: Mutane 10 sun sake kamuwa da Coronavirus a Najeriya Source: Facebook
Lagos- 115 Abuja- 45 Osun- 20 Oyo- 9 Akwa Ibom- 5 Ogun- 4 Edo- 9 Kaduna- 4 Bauchi- 6 Enugu- 2 Ekiti- 2 Rivers-1 Benue- 1 Ondo- 1
LATSA NAN👇👇👇 DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
Domin Magana Damu Ko Bamu Shawara Ko Turo Mana Da Labari Ku Latsa Link Din Dake Qasa Domin Magana Damu Kaitsaye Ta whatsaapp👇👇👇https://wa.me/2349066633320?text=Assalamu'alaikum%20Bz.%20Barka%20Da%20Aiki%F0%9F%A5%B0%F0%9F%A4%9D
KUSAUKE MANHAJAR LABARAI A WAYOYINKU NA ANDROID KYAUTA LATSA LINK DIN RUBUTUN DAKE QASA DOMIN YIN DOWNLOADING YANZU
https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Da duminsa: Mutane 10 sun sake kamuwa da Coronavirus a Najeriya "
Post a Comment
Tell us what you think about this article?