
Covid-19: Za a killace dukkan 'yan majalisar dokokin Botswana
Thursday, 9 April 2020
Comment
Za a killace dukkan 'yan majalisar dokokin Botswana 57 tsawon kwana 14 bayan wata nas da ke aiki a majalisar ta kamu da Covid-19.
Daraktan Lafiya na kasar Malaki Tshipayagae ya bayyana daukar wannan mataki, a cewa sakon Twtter da gwamnatin kasar ta wallafa.
Ranar Alhamis kasar ta sanar da karin mutum bakwai da suka kamu da coronavirus,cikinsu har da ma'aikaciyar lafiyar da ke aiki a majalisar dokokin.
Shi ma Shugaba Mokgweetsi Masisi ya halarci muhawarar da 'yan majalisar dokokin suka yi kan tsawaita dokar ta-baci zuwa wata shida.
Kwanan baya shugaban kasar ya kammala zaman killace kai da ya yi na kwana 14 bayan ya koma daga Namibia a watan Maris.
Botswana tana da mutum 13 da ke dauke da coronavirus.
KARANTA WASU LABARI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/PARLIAMENT MEMBERS TO GO ON QUARANTINE— Botswana Government (@BWGovernment) April 9, 2020
The Director of Health Services Dr Malaki Tshipayagae has placed all members of Parliament on mandatory quarantine. #SOEdebateBotswana #covid19BW #StateofPublicEmergencyBW #Coronavirus #covid19 #StayHome pic.twitter.com/tIGFuYYNpZ
LATSA NAN๐๐๐ DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP
https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
Domin Magana Damu Ko Bamu Shawara Ko Turo Mana Da Labari Ku Latsa Link Din Dake Qasa Domin Magana Damu Kaitsaye Ta whatsaapp๐๐๐https://wa.me/2349066633320?text=Assalamu'alaikum%20Bz.%20Barka%20Da%20Aiki%F0%9F%A5%B0%F0%9F%A4%9D
KUSAUKE MANHAJAR LABARAI A WAYOYINKU NA ANDROID KYAUTA LATSA LINK DIN RUBUTUN DAKE QASA DOMIN YIN DOWNLOADING YANZU
https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Covid-19: Za a killace dukkan 'yan majalisar dokokin Botswana"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?