
COVID-19: An sallami mutum hudu da suka warke daga coronavirus a Abuja
Saturday, 11 April 2020
Comment
An sallami mutane hudu da suka kamu da coronavirus a babban birnin tarayya Abuja bayan an musu magani sun kuma warke. Hukumar babban birnin tarayya Abuja, FCTA, ce ta sanar da hakan cikin wani sako da ta wallafa a Twitter a ranar Asabar. Sakon ya ce,
"FCTA ta tabbatar da sallamar mutane hudu da suka kamu da COVID19, hakan na nufin jimillar wadanda suka warke a Abuja yanzu 11 a ranar 11 ga watan Afrilun 2O2O." Hukumar ta FCTA ta ce ba za ta yi kasa a gwiwa ba wurin cigaba da dakile yaduwar cutar a babban birnin tarayyar ta Najeriya.
Cibiyar lafiya ta duniya, WHO, ta ce an tabbatar da samun mai cutar a wani birni mai suna Beni da ke gabashin jamhuriyar Congo. Kamar yadda rahoton ya bayyana, mai dauke da cutar ya mutu ne a safiyar Alhamis a asibiti bayan ya nuna alamun cutar na kwanaki masu yawa. Tabbatar da samuwar cutar ya zama koma baya ga jamhuriyar Congo a yayin da take kokarin yakar cutar coronavirus.
Kamar yadda jaridar Premium Times ta bayyana, an sanar da hakan ne a yau Juma'a bayan mutuwar mai cutar a ranar Alhamis. Baya ga barkewar Ebola, jamhuriyar Congo na fama da annobar coronavirus, kyanda da kuma cutar amai da gudawa wacce ta kashe dubban yara. Mutane 215 ne suka kamu da cutar coronavirus a kasar. Mutane 20 suka rasa rayukansu yayin da 13 suka warke daga cutar.
Cibiyar kiwon lafiya ta duniya ta bayyana Ebola a matsayin annoba tun bayan da cutar ta barke a 2019. Ta taba biranen Goma da wasu kasashe masu makwabtaka. Har zuwa Juma'a, ba a samu wani wanda ya kamu da cutar ba tun daga ranar 17 ga watan Fabrairu.
KARANTA WASU LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSA NAN๐๐๐ DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP
https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
Domin Magana Damu Ko Bamu Shawara Ko Turo Mana Da Labari Ku Latsa Link Din Dake Qasa Domin Magana Damu Kaitsaye Ta whatsaapp๐๐๐https://wa.me/2349066633320?text=Assalamu'alaikum%20Bz.%20Barka%20Da%20Aiki%F0%9F%A5%B0%F0%9F%A4%9D
KUSAUKE MANHAJAR LABARAI A WAYOYINKU NA ANDROID KYAUTA LATSA LINK DIN RUBUTUN DAKE QASA DOMIN YIN DOWNLOADING YANZU
https://www.appcreator24.com/app757657
"FCTA ta tabbatar da sallamar mutane hudu da suka kamu da COVID19, hakan na nufin jimillar wadanda suka warke a Abuja yanzu 11 a ranar 11 ga watan Afrilun 2O2O." Hukumar ta FCTA ta ce ba za ta yi kasa a gwiwa ba wurin cigaba da dakile yaduwar cutar a babban birnin tarayyar ta Najeriya.
A wani rahoton, mun kawo muku cewa an gano wani dauke da cutar Ebola a Jamhuriyar Demokradiyar Congo, lamarin da ya tayar hankulan jama'a a yayin da ake fama da annobar coronavirusCOVID19: FOUR NEWLY DISCHARGED— Official FCTA (@OfficialFCTA) April 11, 2020
The FCTA has confirmed the discharge of four (4) #COVID19 patients, bringing the total number of discharged to eleven (11) in the FCT as at 12:30am, April 11th, 2020.
The FCTA remains committed to curbing the spread the virus in the territory. pic.twitter.com/B7augryQTs
Cibiyar lafiya ta duniya, WHO, ta ce an tabbatar da samun mai cutar a wani birni mai suna Beni da ke gabashin jamhuriyar Congo. Kamar yadda rahoton ya bayyana, mai dauke da cutar ya mutu ne a safiyar Alhamis a asibiti bayan ya nuna alamun cutar na kwanaki masu yawa. Tabbatar da samuwar cutar ya zama koma baya ga jamhuriyar Congo a yayin da take kokarin yakar cutar coronavirus.
Kamar yadda jaridar Premium Times ta bayyana, an sanar da hakan ne a yau Juma'a bayan mutuwar mai cutar a ranar Alhamis. Baya ga barkewar Ebola, jamhuriyar Congo na fama da annobar coronavirus, kyanda da kuma cutar amai da gudawa wacce ta kashe dubban yara. Mutane 215 ne suka kamu da cutar coronavirus a kasar. Mutane 20 suka rasa rayukansu yayin da 13 suka warke daga cutar.
Cibiyar kiwon lafiya ta duniya ta bayyana Ebola a matsayin annoba tun bayan da cutar ta barke a 2019. Ta taba biranen Goma da wasu kasashe masu makwabtaka. Har zuwa Juma'a, ba a samu wani wanda ya kamu da cutar ba tun daga ranar 17 ga watan Fabrairu.
KARANTA WASU LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSA NAN๐๐๐ DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP
https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
Domin Magana Damu Ko Bamu Shawara Ko Turo Mana Da Labari Ku Latsa Link Din Dake Qasa Domin Magana Damu Kaitsaye Ta whatsaapp๐๐๐https://wa.me/2349066633320?text=Assalamu'alaikum%20Bz.%20Barka%20Da%20Aiki%F0%9F%A5%B0%F0%9F%A4%9D
KUSAUKE MANHAJAR LABARAI A WAYOYINKU NA ANDROID KYAUTA LATSA LINK DIN RUBUTUN DAKE QASA DOMIN YIN DOWNLOADING YANZU
https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "COVID-19: An sallami mutum hudu da suka warke daga coronavirus a Abuja"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?