
Yanzu Yanzu: An sake samun mutum na uku da ke dauke da coronavirus a Bauchi
Tuesday, 31 March 2020
Comment
Rahotanni sun kawo cewa an sake samun wani dake dauke da cutar Coronavirus a jahar Bauchi. Mataimakin gwamnan jahar, Sanata Baba Tela ne ya bayyana hakan a ranar Talata, 31 ga watan Maris. Da yake jawabi ga manema labarai a kan lamarin a jahar, Tela,
wanda ya kuma kasance Shugaban kwamitin Covid-19, ya ce mutumin da aka samu da cutar ya kasance dan shekara 55. A yanzu mutane uku kenan aka tabbatar da suna dauke da cutar a jahar zuwa yanzu.
LATSA NAN👇👇👇 DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
b
wanda ya kuma kasance Shugaban kwamitin Covid-19, ya ce mutumin da aka samu da cutar ya kasance dan shekara 55. A yanzu mutane uku kenan aka tabbatar da suna dauke da cutar a jahar zuwa yanzu.
LATSA NAN👇👇👇 DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
b
0 Response to "Yanzu Yanzu: An sake samun mutum na uku da ke dauke da coronavirus a Bauchi "
Post a Comment
Tell us what you think about this article?